Luke 16:25 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Amma Ibrahim ya ce, ‘Ka tuna fa ɗana, a lokacin da kake duniya, ka sami abubuwa masu kyau naka, Lazarus kuwa ya sami munanan abubuwa. Amma yanzu ya sami ta’aziyya a nan, kai kuwa kana shan azaba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«عَمَّا إِبْرَٰهِيمْ يَثٜىٰ، ‹كَتُنَ ڢَا طَانَ، أَ لُواْكَثِنْ دَ كَكٜىٰ عَدُونِيَا، كَنَدَ أَبُبُوَ مَاسُ ݣَوْ، لِعَظَرُ كُوَ يَشَا وُيَ؞ عَمَّا يَنْذُ يَنَ جِنْ دَاطِے، كَيْ كُوَ كَنَ شَنْ وَهَلَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma Ibraham ya ce, ‘Ɗana, ka tuna fa, a zamanka na duniya ka sha duniyarka, Li'azaru kuwa ya sha wuya. Amma yanzu daɗi ake ba shi, kai kuwa kana shan azaba.