Luke 16:30 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Sai ya ce, ‘A’a, ya uba, Ibrahim, in dai wani ya tashi daga matattu ya je wurinsu, za su tuba.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«مَيْ أَرْزِڧِنْ يَأَمْسَ مَسَ يَثٜىٰ، ‹أَعَ، بَابَ إِبْرَٰهِيمْ، إِنْ دَيْ وَنِ يَتَاشِ دَغَ كَبَرِ يَجٜىٰ وُرِنْسُ ذَاسُ تُوبَ؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya ce, ‘A'a, Baba Ibrahim, in dai wani daga cikin matattu ya je wurinsu sa tuba.’