Luke 16:4 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Na san abin da zan yi, don mutane su karɓe ni a gidajensu, bayan an kore ni daga aiki a nan.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَوَّ! نَسَنْ أَبِنْدَ ذَنْيِ، دُوانْ عِدَنْ أَنْكُواْرٜىٰنِ دَغَ عَيْكِنَ، مُتَنٜىٰ سُكَرْٻٜىٰنِ أَغِدَاجٜىٰنْسُ؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yauwa! Na san abin da zan yi, don in an fisshe ni daga wakilcin, mutane su karɓe ni a gidajensu.’