Luke 16:5 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Sai ya kira kowane ɗaya da maigidansa yake bin bashi. Ya tambayi na farkon ya ce, ‘Nawa ne maigidana yake bin ka?’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«سَيْ يَكِرَا دُكَنْ مُتَنٜىٰنْ دَ مَيْغِدَنْسَ يَكٜىٰبِنْسُ بَاشِ؞ يَتَمْبَيِ نَڢَرْكُوانْ يَثٜىٰ، ‹نَوَنٜىٰ مَيْغِدَانَ يَكٜىٰبِنْكَ؟›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya kira mabartan maigidansa da ɗaya ɗaya, ya ce wa na farko, ‘Nawa maigida yake bin ka?’