Luke 17:1 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yesu ya ce wa almajiransa, “Dole ne a sami abubuwan da suke sa mutane su yi zunubi, amma kaiton mutumin nan wanda suke zuwa ta wurinsa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِيسَىٰ يَثٜىٰ وَ أَلْمَجِرَنْسَ «دُواْلٜىٰنٜىٰ أَ سَامِ أَبُبُوَنْ دَ ذَاسُسَا مُتَنٜىٰ سُيِ ذُنُوبِ؞ عَمَّا كَيْتُوانْ وَنْدَ يَذَمَ دَلِيلِنْ كَٰوُاْسُ!
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya ce wa almajiransa, “Sanadodin tuntuɓe ba su da makawa, duk da haka kaiton wanda shi ne sanadinsu!