Luke 17:15 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da ɗayansu ya ga ya warke, sai ya koma, yana yabon Allah da babbar murya.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ طَيَنْسُ يَغَ أَنْوَرْكَرْ دَشِ، سَيْ يَكُواْمَ، يَنَ يَبُوانْ اللَّهْ دَ مُرْيَ مَيْ ڧَرْڢِے؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ɗayansu kuma da ganin an warkar da shi, ya komo, yana ta ɗaukaka Allah da murya mai ƙarfi,