Luke 17:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Gwamma a ɗaura dutsen niƙa a wuyansa, a jefa shi cikin teku, da ya sa ɗaya daga cikin ƙananan yaran nan ya yi zunubi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَوَنِ يَسَا طَيَ دَغَ ثِكِنْ يَارَا ڧَنَانَنَّنْ يَيِ ذُنُوبِ، غَارَ أَطَوْرَ بَبَّنْ دُوڟٜىٰنْ نِڧَ أَوُيَنْسَ أَ جٜىٰڢَ شِ ثِكِنْ تٜىٰكُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da dai wani ya sa ɗaya daga cikin waɗannan 'yan yara ya yi laifi, zai fiye masa a rataya wani dutsen niƙa a wuyansa, a jefa shi a cikin teku.