Luke 17:22 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ya ce wa almajiransa, “Lokaci yana zuwa da za ku yi marmarin ganin rana ɗaya cikin ranakun Ɗan Mutum, amma ba za ku gani ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِيسَىٰ يَكُمَثٜىٰ وَ أَلْمَجِرَنْسَ «لُواْكَثِ يَنَ ذُوَا عِنْدَ ذَاكُيِ مَرْمَرِنْ غَنِنْ رَانَ طَيَ دَغَ ثِكِنْ رَانَكُنْ طَنْ مُتُمْ، عَمَّا بَذَاكُ غَنِبَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya kuma ce wa almajiran, “Lokaci na zuwa da za ku yi begen ganin rana ɗaya daga cikin ranakun Ɗan Mutum, amma ba za ku gani ba.