Luke 17:26 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Daidai kamar yadda ya faru a zamanin Nuhu, haka zai zama a zamanin Ɗan Mutum.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كَمَرْ يَدَّ دَيْ يَڢَرُ أَ زَامَانِنْ نُوحُ، حَكَنٜىٰ ذَيْڢَرُ أَ لُواْكَثِنْ دَ طَنْ مُتُمْ ذَيْ دَاوُاْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Kamar yadda ya faru a zamanin Nuhu, haka kuma zai faru a lokacin bayyanar Ɗan Mutum.