Luke 17:29 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma a ranar da Lot ya bar Sodom, sai aka yi ruwan wuta da farar wuta daga sama, aka hallaka su duka.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا أَ رَانَرْ دَ لُوطُ يَبَرْ سُواْدُوامْ، عَكَ ظُبَ وُتَادَ ڢَرَرْ وُتَا مَيْ وَرِ دَغَ سَمَ، عَكَ كَكَّشٜىٰسُ دُكَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
amma a ranar da Lutu ya fita daga Saduma, aka zubo wuta da duwatsun wuta daga sama, aka hallaka su duka.