Luke 17:5 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai manzannin suka ce wa Ubangiji, “Ka ƙara mana bangaskiya!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مَنْذَنِّے سُكَثٜىٰ وَ عُبَنْ‌غِجِ «كَڧَارَ مَنَ بَنْ‌غَسْكِيَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai manzanni suka ce wa Ubangiji, “Ka ƙara mana bangaskiya.”