Luke 18:13 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Amma mai karɓar harajin ya tsaya daga nesa. Bai ma iya ɗaga kansa sama ba, sai ya buga ƙirjinsa, yana cewa, ‘Allah, ka yi mini jinƙai, ni mai zunubi ne.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«عَمَّا مَيْ كَرْٻَرْ هَرَاجِنَّنْ يَڟَيَ دَنِيسَ، بَيْ كُواْ طَغَ عِدُوانْسَ سَمَبَ؞ سَبُواْدَ بَڧِنْ ثِكِنْسَ يَسُنْكُيَرْدَ كَنْسَ، يَنَ ثٜىٰوَ ‹ اللَّهْ ، كَجِ تَوْسَيِنَ، نِے مَيْ ذُنُوبِ نٜىٰ!› »
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Mai karɓar haraji kuwa yana tsaye daga can nesa, bai yarda ya ɗaga kai sama ba, sai dai yana bugun ƙirjinsa, yana cewa, ‘Ya Allah, ka yi mini jinƙai, ni mai zunubi!’