Luke 18:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma Yesu ya kira yaran a wurinsa ya ce, “Ku bar yara ƙanana su zo wurina. Kada ku hana su, gama mulkin Allah na irin waɗannan ne.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا عِيسَىٰ يَكِرَوُاْ یَنْ يَارَنْ، يَثٜىٰ «كُبَرْ يَارَا ڧَنَانَا سُذُواْ وُرِينَ؞ كَدَ كُهَنَاسُ؞ غَمَا مُلْكٍ اللَّهْ نَ إِرِنْسُنٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma Yesu ya kira 'yan yara wurinsa ya ce, “Ku bar yara ƙanana su zo wurina, kada ku hana su. Ai, Mulkin Allah na irinsu ne.