Luke 18:22 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da Yesu ya ji haka, sai ya ce masa, “Akwai abu ɗaya har yanzu da ya rage maka. Ka sayar da duk abin da kake da shi, ka ba wa matalauta, sa’an nan za ka sami dukiya a sama. Bayan haka, ka zo ka bi ni.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَجِنْ حَكَ، سَيْ عِيسَىٰ يَثٜىٰمَسَ «أَݣَويْ أَبُ طَيَ تَكْ وَنْدَ يَضَغٜىٰ مَكَ كَيِ؞ كَسَيَرْ دَ دُكْ أَبِنْدَ كَكٜىٰ دَشِ، كَرَبَ وَتَلَكَاوَا، ذَاكَسَامِ دُوكِيَ أَ سَمَ؞ سَعَنً كَذُواْ كَبِينِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da Yesu ya ji haka, ya ce masa, “Har yanzu abu guda ne kawai ya rage maka, ka sayar da duk mallakarka, ka rarraba wa gajiyayyu, za ka sami wadata a Sama. Sa'an nan ka zo ka bi ni.”