Luke 18:27 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yesu ya amsa ya ce, “Abin da ba ya yiwuwa ga mutane, mai yiwuwa ne ga Allah.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِيسَىٰ يَثٜىٰ «أَبِنْ دَ يَڢِ ڧَرْڢِنْ مُتُمْ، بَيْڢِڧَرْڢِنْ اللَّهْ بَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma Yesu ya ce, “Abin da ya fi ƙarfin mutum, mai yiwuwa ne a gun Allah.”