Luke 18:29 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yesu ya ce musu, “Gaskiya nake gaya muku, ba wanda ya bar gida, ko mata, ko ’yan’uwa maza, ko iyaye, ko yara, saboda mulkin Allah,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِيسَىٰ يَأَمْسَ يَثٜىٰ «نَسَنْ دَهَكَ، كُمَ حَڧِيڧَ إِنَ غَيَ مُكُ، بَاوَنْدَ ذَيْ بَرْ غِدَا، كُواْ مَتَ، كُواْ یَنْعُوَ، كُواْ إِيَايٜىٰ، كُواْ یَیَ سَبُواْدَ مُلْكٍ اللَّهْ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yesu ya ce musu, “Hakika, ina gaya muku, ba wanda zai bar gida, ko matarsa, ko 'yan'uwansa, ko iyayensa, ko kuma 'ya'yansa, saboda Mulkin Allah,