Luke 18:4 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“An daɗe yana ƙi, amma a ƙarshe ya ce cikin tunaninsa, ‘Ko da yake ba na tsoron Allah, ba na kuma kula da mutane ba,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَڢَرْكُواْ، يَڧِ، عَمَّا دَغَ بَايَ يَثٜىٰ أَ رَنْسَ، ‹كُواْدَيَكٜىٰ بَانَ ڟُواْرُوانْ اللَّهْ ، بَانَ كُمَ كُلَ دَ مُتَنٜىٰ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da fari ya ƙi, amma daga baya sai ya ce a ransa, ‘Ko da yake ba na tsoron Allah, ba na kuma kula da mutane,