Luke 18:42 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yesu ya ce masa, “Ka sami ganin garinka; bangaskiyarka ta warkar da kai.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِيسَىٰ يَثٜىٰمَسَ «تُواْ، كَسَامِ غَنِنْ غَرِ! بَنْغَسْكِيَرْكَثٜىٰ تَوَرْكَرْ دَكَيْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yesu ya ce masa, “Karɓi ganin gari, bangaskiyarka ta warkar da kai.”