Luke 19:11 โ€” Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yayinda suna cikin sauraron wannan, sai ya ci gaba da gaya musu wani misali, domin ya yi kusa da Urushalima, kuma mutanen suna tsammani mulkin Allah zai bayyana, nan da nan.
Hausa Arabic 2020 (ุงูŽู”ุชู‘ูŽูˆู’ุฑูŽุชู’ ุฏูŽ ุงูŽู”ู†ู‘ูŽุจูŽุงูˆูŽุง)
ุชูู†ู’ ุณูู†ูŽ ุฌูู†ู’ ูˆูŽุทูŽู†ู‘ูŽู†ู’ ุงู”ูŽุจูุจููˆูŽุŒ ุนููŠุณูŽู‰ูฐ ูŠูŽุซููŠุบูŽุจูŽุฏูŽ ุบูŽูŠูŽ ู…ูุณู ูˆูŽู†ู ู…ูุตูŽุงู„ูุŒ ุฏููˆุงู’ู…ูู†ู’ ูŠูŽูŠููƒูุณูŽุฏูŽ ุนูุฑููˆุดูŽู„ููŠู…ูŽุŒ ู…ูุชูŽู†ูœู‰ูฐ ูƒูู…ูŽ ุณูู†ูŽ ฺŸูŽู…ู‘ูŽู†ู ู…ูู„ู’ูƒู ุงู„ู„ู‘ูŽู‡ู’ ุฐูŽูŠู’ ุจูŽูŠู‘ูŽู†ูŽู†ู‹ ุฏูŽู†ูŽู†ู’ุž
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da suka ji abubuwan nan, Yesu ya ci gaba da gaya musu wani misali, gama yana kusa da Urushalima, suna kuma tsammani Mulkin Allah zai bayyana nan da nan.