Luke 19:14 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Amma talakawansa suka ƙi shi, sai suka aikar da wakilai bayansa, domin su ce, ‘Ba mu son wannan mutum ya zama sarkinmu.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مُتَنٜىٰنْ غَرِنْسَ كُوَ بَاسَسُوانْسَ؞ سَبُواْدَ حَكَ، سَيْ سُكَ عَيْكَ دَ یَنْ عَيْكَ بَايَنْدَ يَتَڢِے سُثٜىٰ، ‹بَا مَا سُوانْ وَنَّنْ مُتُمْ يَذَمَ سَرْكِنْمُ؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma mutanensa suka ƙi shi, har suka aiki jakadu a bayansa, cewa ba sa so ya yi mulki a kansu.