Luke 19:17 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Maigidan ya amsa ya ce, ‘Madalla, bawana mai kirki! Tun da ka yi aminci a kan abu ƙanƙani, ka yi riƙon birane goma.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مَيْغِدَنْ كُمَ يَثٜىٰ مَسَ، ‹مَادَلَّ، بَاوَنْ كِرْكِ! تُنْدَ كَيِ غَسْكِيَ عَكَنْ ڧَرَمِنْ أَبُ، ذَنْ سَاكَ كَيِمُلْكٍ غَرُرُوَ غُواْمَ؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai shi kuma ya ce masa, ‘Madalla, bawan kirki! Tun da ka yi gaskiya a kan ƙaramin abu, to, na ba ka mulkin gari goma.’