Luke 19:2 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Akwai wani mutum a garin, mai suna Zakka. Shi shugaban masu karɓar haraji ne, mai arziki kuma.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْغَا وَنِ شُوغَبَنْ مَاسُ كَرْٻَرْ هَرَاجِ، مَيْ سُونَ زَكَّ؞ شِے كُوَ مَيْ أَرْزِڧِ نٜىٰ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
sai wani mutum mai suna Zakka, babba ne a cikin masu karɓar haraji, mai arziki ne kuma,