Luke 19:20 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Sai wani bawan ya zo ya ce, ‘Ranka yă daɗe, ga minarka. Na ɓoye shi a wani ɗan tsumma.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«وَنِ كُمَ يَذُواْ، يَثٜىٰ، ‹مَيْغِرْمَ، غَا ڢَمْ طَيَنْكَ؞ نَا طَوْرٜىٰشِ أَطَنْ ڟُمَّ، نَٻُواْيٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Wani kuma ya zo, ya ce, ‘Ya ubangiji, ga fam ɗinka nan! Dā ma a mayani na ƙulle shi, na ajiye.