Luke 19:22 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Sai maigidansa, ya amsa ya ce, ‘Zan hukunta ka a kan kalmominka, kai mugun bawa! Ashe, ka san cewa ni mai wuyan sha’ani ne, nakan ɗauka abin da ban ajiye ba, ina kuma girbin abin da ban shuka ba?
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَثٜىٰمَسَ، ‹كَيْ وَنِ مُوغُنْ بَاوَنٜىٰ! ذَنْيِ مَكَ شَرِيعَ عَكَنْ أَبِنْدَ كَڢَطَا دَ بَاكِنْكَ؞ أَشٜىٰ، كَا سَنْ ثٜىٰوَ نِے مُتُمْ نٜىٰ مَيْ وُيَرْ شَعَنِ، مَيْسُواْ نَبَنْظَ، إِنَ كُمَ غِرْبَرْ أَبِنْدَ بَنْ شُوكَبَ؟
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya ce masa ‘Kai mugun bawa! Zan yi maka shari'a bisa ga abin da ka faɗa da bakinka. Ashe, ka sani ni mutum ne mai tsanani, mai son banza, ina kuma girbar abin da ba ni na shuka ba?