Luke 19:24 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Sai ya ce wa waɗanda suke tsaye a wajen, ‘Ku karɓi minarsa ku ba wa wanda yake da mina goma.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«سَيْ يَثٜىٰ وَ وَطَنْدَ سُكٜىٰ ڟَيٜىٰ أَوَجٜىٰنْ، ‹كَرْٻِ ڢَمْ طَيَنْ دَغَ وُرِنْسَ عَبَا بَاوَنَّنْ مَيْ ڢَمْ غُواْمَ؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya ce wa na tsaitsaye a wurin, ‘Ku karɓe fam ɗin daga gunsa, ku bai wa mai goman nan.’