Luke 19:26 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ya amsa ya ce, ‘Ina gaya muku, duk wanda yake da abu, za a ƙara masa. Amma wanda ba shi da shi kuwa, ko abin da yake da shi ma, za a karɓe.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَأَمْسَ يَثٜىٰ، ‹إِنَ غَيَ مُكُ، دُكْ وَنْدَ يَكٜىٰدَ أَبُ، ذَاعَ ڧَارَ مَسَ؞ وَنْدَ بَاشِ دَ أَبُ كُوَ، كُواْ طَنْ كَطَنْ دَ يَكٜىٰدَشِ مَا، ذَاعَ كَرْٻَ دَغَ غَرٜىٰشِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
‘Ina dai gaya muku, duk mai abu a kan ƙara wa. Marar abu kuwa, ko ɗan abin da yake da shi ma, sai a karɓe masa.