Luke 19:27 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma waɗannan abokan gābana, waɗanda ba su so in zama sarkinsu ba, ku kawo su nan, ku karkashe su, a gabana.’ ”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَطَنَّنْ مَاسُ ڧِينَ كُمَ، وَطَنْدَ بَاسَسُواْ إِنْيِ مُلْكِ عَكَنْسُ، كُكَٰوُاْسُ نَنْ عَكَشٜىٰسُ أَغَبَنَ؞› »
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Waɗannan maƙiya nawa kuwa, da ba sa so in yi mulki a kansu, ku kawo su nan a kashe su a gabana.’ ”