Luke 19:37 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da ya yi kusa da wurin da hanyar ta gangara zuwa Dutsen Zaitun, sai dukan taron almajirai suka fara yabon Allah, da muryoyi masu ƙarfi, da murna, saboda dukan ayyukan banmamaki da suka gani. Suna cewa,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَيَيِ كُسَدَ عُرُوشَلِيمَ دَيْدَيْ وُرِنْ دَ حَنْيَرْ تَغَنْ‌غَرَ دَغَ كَنْ تُدُنْ عِتَتُوَنْ ظَيْتُنْ، سَيْ تَارُوانْ أَلْمَجِرَنْسَ دَيَوَ سُكَ ڢَارَ غُواْدٜىٰ وَ اللَّهْ ، سُنَ يَبُوانْسَ دَ مُرْيَ مَيْ ڧَرْڢِے عَكَنْ أَبُبُوَ مَاسُ بَنْ مَامَاكِنْ دَ سُكَ غَنِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da ya zo gab da gangaren Dutsen Zaitun, sai duk taron almajiran suka ɗauki murna, suna yabon Allah da murya mai ƙarfi saboda duk mu'ujizan da suka gani.