Luke 19:41 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da ya yi kusa da Urushalima, ya kuma ga birnin, sai ya yi kuka a kanta,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ يَذُواْ كُرْكُسَ، يَغَ بِرْنِنْ عُرُوشَلِيمَ، سَيْ يَيِمَتَ كُوكَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da ya matso kusa, ya kuma hangi birnin, sai ya yi masa kuka,