Luke 19:6 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ya sauka nan da nan, ya karɓe shi da murna.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
زَكَّ يَيِسَوْرِ يَسَوْكَ، يَكَرْٻٜىٰشِ دَ مُرْنَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya yi hanzari ya sauko, ya karɓe shi da murna.