Luke 19:7 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Dukan mutane suka ga haka, kuma suka fara gunaguni, suka ce, “Ya je don yă zama baƙon ‘mai zunubi.’ ”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ جَمَعَ سُكَغَ حَكَ، سَيْ دُكْ سُكَ ڢَارَ غُنَغُنِ، سُكَثٜىٰ «أَيْ! غِدَنْ مَيْ ذُنُوبِنٜىٰ يَسَوْكَ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da suka ga haka, duk suka yi ta gunaguni, suka ce, “A! A gidan mai zunubi dai ya sauka!”