Luke 19:9 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Yesu ya ce masa, “Yau, ceto ya zo gidan nan, domin wannan mutum shi ma ɗan Ibrahim ne.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ عِيسَىٰ يَثٜىٰ مَسَ «يَوْ دَيْ، ثٜىٰتُواْ يَا ذُواْ غِدَنَّنْ، تُنْدَ شِے مَا طَنْ إِبْرَٰهِيمْ نٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yesu ya ce masa, “Yau kam, ceto ya sauka a gidan nan, tun da yake shi ma ɗan Ibrahim ne.