Luke 2:1 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A waɗancan kwanaki, Kaisar Augustus ya ba da doka cewa ya kamata a yi ƙidaya a dukan masarautar Roma.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَݣُونَكِنْنَنْ، كَيْسَرْ أَوْغُسْتُسْ يَبَادَ عُمَرْنِ عَڧِرْغَ دُكَنْ مُتَنٜىٰنْ دَسُكٜىٰ عَڧَرْڧَشِنْ مُلْكٍ رُواْمَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A kwanakin nan Kaisar Augustas ya yi shela, cewa a rubuta dukkan mutanen da suke ƙarƙashin mulkinsa.