Luke 2:15 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da malaโikun suka bar su, su suka koma sama, sai makiyayan suka ce wa juna, โMu je Betlehem mu ga wannan abin da ya faru, wanda Ubangiji ya sanar mana.โ
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุฏู ู
ููุงูููููููู ุณููู ุฑูุจู ุฏูุณูู ุณููู ูููุงูู
ู ุณูู
ูุ ุณููู ู
ูููููุงูููู ุณูููุซูููฐ ููุฌููููููุณู ยซุจูุฑู ู
ูุฌูููฐ ุจูููุชูููุญูู
ู ู
ูุบู ุงููุจูููููู ุฏฺูููขูุฑู ุฏู ุนูุจูููโุบูุฌู ููุบููู ู
ูููุยป
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da mala'iku suka tafi daga gare su suka koma Sama, sai makiyayan suka ce wa juna, โMu tafi Baitalami yanzu, mu ga abin nan da ya faru, wanda Ubangiji ya sanar da mu.โ