Luke 2:19 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma Maryamu ta riƙe dukan waɗannan abubuwa ta kuma yi ta tunaninsu a zuciyarta.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مَرْيَمُ كُوَ تَرِڧٜىٰ دُكَنْ وَطَنَّنْ أَبُبُوَ، تَنَ تُنَانِنْسُ أَ ذُوثِيَارْتَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Maryamu kuwa sai ta riƙe duk abubuwan da aka faɗa, tana biya su a zuci.