Luke 2:38 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Tana haurawa wurinsu ke nan a wannan lokaci, sai ta yi wa Allah godiya ta kuma yi magana game da yaron nan ga dukan waɗanda suke sauraron fansar Urushalima.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَيْدَيْ وَنَّنْ لُواْكَثِ، سَيْ تَشِغُواْ، تَنَيِ وَ اللَّهْ غُواْدِيَ، تَكُمَيِ مَغَنَ غَمٜىٰدَ يَرُواْنَّنْ غَ دُكَنْ وَطَنْدَ سُكٜىٰ جِضَانْ اللَّهْ يَبَا عُرُوشَلِيمَ یَنْثِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Nan take ita ma ta zo, ta yi wa Allah godiya, ta kuma yi maganar ɗan yaron nan ga dukan masu sauraron fansar Urushalima.