Luke 2:48 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da iyayensa suka gan shi sai suka yi mamaki. Mahaifiyarsa ta ce masa, “Ɗana, don me ka yi mana haka? Ni da mahaifinka duk mun damu muna nemanka.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِيَايٜىٰنْسَ كُمَ سُكَيِ مَامَاكِنْ غَنِنْسَ أَنَنْ؞ سَيْ مَامَرْسَ تَثٜىٰمَسَ «طَانَ، دُوانْمٜىٰ كَيِ مَنَ حَكَ؟ نِے دَ بَابَنْكَ مُنْ دَامُ سُواْسَيْ دَ بَمُغَنْكَبَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da suka gan shi suka yi mamaki, sai uwa tasa ta ce masa, “Ya kai ɗana, yaya ka yi mana haka? Ga shi nan, ni da babanka muna ta nemanka duk ranmu a ɓace.”