Luke 2:49 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ya ce, “Don me kuke nemana? Ba ku san cewa, dole in kasance a gidan Ubana ba?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَأَمْسَ مُسُ يَثٜىٰ «دُوانْمٜىٰ كُكٜىٰ نٜىٰمَنَ؟ بَكُسَنِ ثٜىٰوَ يَا كَمَاتَ إِنْكَسَنْثٜىٰ أَغِدَنْ عُبَانَ بَ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya ce musu, “Me ya sa kuka yi ta nemana? Ashe, ba ku sani wajibi ne in yi sha'anin Ubana ba?”