Luke 2:8 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Akwai makiyaya masu zama a fili kusa da wurin, suna tsaron garkunan tumakinsu da dare.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَوَنَّنْ غٜىٰڢٜىٰنْ ڧَسَرْ كُوَ، أَݣَويْ وَطَنْسُ مَكِيَايَ سُنَ ݣُونَ أَڢِيلِ، سُنَ لُورَ دَ دَبُّواْبِنْسُ دَ دَرٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A wannan yankin ƙasa kuwa waɗansu makiyaya suna kwana a filin Allah, suna tsaron garken tumakinsu da dad dare.