Luke 2:9 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai wani mala’ikan Ubangiji ya bayyana gare su, ɗaukakar Ubangiji kuma ta haskaka kewaye da su, suka kuwa tsorata ƙwarai.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بَا لَابَرِ سَيْغَا مَلاَىِٕكَنْ عُبَنْغِجِ يَبَيَّنَ غَرٜىٰسُ، كُمَ طَوْكَكَرْ اللَّهْ تَحَصْكَكَسُ؞ سَيْ سُكَجِڟُواْرُواْ سُواْسَيْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ga wani mala'ikan Ubangiji tsaye kusa da su, ɗaukakar Ubangiji kuma ta haskaka kewayensu, har suka tsorata gaya,