Luke 20:1 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Wata rana da Yesu yana koyar da mutane, yana musu wa’azin bishara a filin haikalin, sai manyan firistoci da malaman dokoki, tare da dattawan suka zo wurinsa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَتَرَانَ عِيسَىٰ يَشِغَ هَيْكَلِ يَنَ كُواْيَرْوَا، يَنَ كُمَ وَعَظِنْ لَابَرِ مَيْ دَاطِے غَ مُتَنٜىٰ، سَيْ مَنْيَنْ ڢِرِسْتُواْثِے دَ مَلَمً كُواْيَرْوَرْ مُوسَٰى تَرٜىٰدَ شُوغَبَنِّنْ جَمَعَ سُكَذُواْ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Wata rana yana koyar da mutane a Haikali, yana yi musu bishara, sai ga manyan firistoci da malaman Attaura, da shugabanni suka matso,