Luke 20:14 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Amma da ’yan hayan suka gan shi, sai suka tattauna zancen, suka ce, ‘Wannan shi ne magājin, mu kashe shi sa’an nan gādon zai zama namu!’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا دَ یَنْ هَيَرْ سُكَ غَنْشِ، سُكَثٜىٰ وَجُونَ، ‹أَهَ! غَا وَنْدَ ذَيْثِ غَادُوانْ غُواْنَرْ، بَرِ مُكَشٜىٰشِ، دُوانْ غَادُوانْسَ يَذَمَ نَامُ!›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma da manoman suka gan shi, suka yi shawara da juna suka ce, ‘Ai, wannan shi ne magajin. Mu kashe shi mana, gādon ya zama namu.’