Luke 20:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Zai zo ya karkashe masu hayan nan, ya ba wa waɗansu gonar inabin.” Da mutanen suka ji wannan, sai suka ce, “Allah ya sawwaƙa!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ذَيْذُواْ يَهَلَّكَ یَنْ هَيَرْ نَنْ، يَبَا وَطَنْسُ هَيَرْ غُواْنَرْ؞» دَمُتَنٜىٰ سُكَجِ حَكَ سُكَثٜىٰ « اللَّهْ يَسَوَّڧٜىٰ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya zo ya hallaka manoman nan, ya ba waɗansu garkar.” Da suka ji haka, suka ce, “Allah ya sawwaƙe!”