Luke 20:25 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ya ce musu, “Ku ba wa Kaisar abin da yake na Kaisar, ku kuma ba wa Allah abin da yake na Allah.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَثٜىٰ «تُواْ، سَيْ كُبَا كَيْسَرْ أَبِنْدَ يَكٜىٰ نَكَيْسَرْ، كُكُمَبَا اللَّهْ أَبِنْدَ يَكٜىٰ نَ اللَّهْ ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya ce musu, “To, ku ba Kaisar abin da yake na Kaisar, ku kuma ba Allah abin da yake na Allah.”