Luke 20:27 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Waɗansu Sadukiyawa da suke cewa, ba tashin matattu, suka zo wurin Yesu da tambaya cewa,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْغَا وَطَنْسُ سَدُوكِيَاوَا، وَطَنْدَ سُكٜىٰثٜىٰوَ وَيْ بَابُ تَاشِنْ مَتَتُّو، سُنْ ذُواْ وُرِنْ عِيسَىٰ ، سُكَثٜىٰ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai waɗansu Sadukiyawa suka zo wurinsa (su da suke cewa, ba tashin matattu),