Luke 20:28 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Malam, Musa ya rubuta mana cewa, ‘In ɗan’uwan wani mutum ya mutu, ya bar mata amma ba ’ya’ya, dole mutumin ya aure gwauruwar, ya samo wa ɗan’uwansa ’ya’ya.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«مَلَمْ، مُوسَٰى يَرُبُوتَ مَنَ وَنَّنْ عُمَرْنِ ثٜىٰوَ ‹عِدَنْ مُتُمْ يَمُتُ يَبَرْ مَاتَرْسَ بَا یَیَ، يَا كَمَاتَ طَنْعُوَنْسَ يَ عَوْرٜىٰتَ دُواْمِنْ يَسَامُواْ مَسَ یَیَ؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
suka tambaye shi suka ce, “Malam, Musa dai ya rubuta mana, cewa idan ɗan'uwan mutum ya mutu, ya bar matarsa ba ɗa, lalle mutumin ya auri matar, ya haifa wa ɗan'uwansa 'ya'ya.