Luke 20:33 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Shin, a tashin matattu, matar wa za tă zama? Tun da su bakwan nan, sun aure ta.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
تُواْ، عَتَاشِنْ مَتَتُّو، مَاتَرْ وَ ذَاتَ ذَمَ؟ غَمَا دُكْ بَݣَويْ طِنْ سُنْ عَوْرٜىٰتَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
To, a tashin matattu, matar wa za ta zama a cikinsu? Don duk bakwai ɗin sun aure ta.”