Luke 20:36 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Kuma ba za su sāke mutuwa ba, gama su kamar mala’iku ne. Su ’ya’yan Allah ne, tun da su ’ya’yan tashin matattu ne.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَمَا بَايَ يِوُوَ سُسَاكٜىٰ مُتُوَ سَبُواْدَ ذَاسُذَمَ كَمَرْ مَلاَىِٕكُ؞ ذَاسُ كُوَ ذَمَ یَیَنْ اللَّهْ كٜىٰنَنْ سَبُواْدَ سُنْ تَاشِ دَغَ مَتَتُّو؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ba shi yiwuwa su sāke mutuwa, don daidai suke da mala'iku, 'ya'yan Allah ne kuwa, da yake 'ya'yan tashin matattu ne.