Luke 20:38 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Shi ba Allah na matattu ba ne, amma na masu rai ne, gama a gare shi, duka na da rai.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
شِے بَ اللَّهْ نَمَتَتُّو بَنٜىٰ، عَمَّا نَمَاسُ رَيْ؞ وَنَّنْ يَنُونَ ثٜىٰوَ أَغَرٜىٰشِ كُواْوَ مَيْ رَيْنٜىٰ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ai, waɗanda Allah shi ne Allahnsu rayayyu ne, ba matattu ba. Don a wurinsa duka rayayyu ne.”