Luke 20:47 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Suna mamaye gidajen gwauraye, kuma don burga, suna dogayen addu’o’i. Ga irin waɗannan mutane, za a yi musu hukunci mai tsanani sosai.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُونٜىٰ مَاسُثِنْ كَايَنْ مَاتَانْدَ مَذَنْسُ سُكَ مُتُ، سَعَنً سُيِ دُواْغُوَرْ أَدُّعَ دُوانْ أَغَنْسُ؞ أَيْ، سُو ذَاسُشَا حُكُنْثِ مَڢِے ڟَنَنِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Su ne masu cin kayan matan da mazansu suka mutu, masu yin doguwar addu'a don ɓad da sawu. Su za a yi wa hukunci mafi tsanani.”